{"componentChunkName":"component---src-templates-verse-by-verse-template-tsx","path":"/40/34","result":{"pageContext":{"data":"{\"languageCode\":\"ha\",\"chapterNumber\":40,\"verseNumber\":34,\"verses\":[{\"translationCode\":\"ha-gumi\",\"translator\":\"Abubakar Mahmoud Gumi\",\"translationName\":\"Gumi\",\"text\":\"\\\"Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Yusufu ya zo muku daga gabãni, da hujjõji bayyanannu, ba ku gushe ba kunã a cikin shakka daga abin da ya zo muku da shi, har a lõkacin da ya halaka kuka ce, 'Allah bã zai aiko wani Manzo ba, a bãyansa.' Kamar haka Allah ke ɓatar da wanda yake mai ɓarna, mai shakka.\\\"\"}],\"textArabic\":\"وَلَقَدْ جَاءَكُمْ يُوسُفُ مِنْ قَبْلُ بِالْبَيِّنَاتِ فَمَا زِلْتُمْ فِي شَكٍّ مِمَّا جَاءَكُمْ بِهِ ۖ حَتَّىٰ إِذَا هَلَكَ قُلْتُمْ لَنْ يَبْعَثَ اللَّهُ مِنْ بَعْدِهِ رَسُولًا ۚ كَذَٰلِكَ يُضِلُّ اللَّهُ مَنْ هُوَ مُسْرِفٌ مُرْتَابٌ\"}"}},"staticQueryHashes":[]}